Wasu naso a raba jihar kaduna gida biyu

 


A jahar kaduna maganar ta yi nisa, wasu daga cikin al'ummomin kudancin jihar na nuna neman a ba su nasu bangaren a yayin da wasu daga cikin yan kudancin ke cewa har yanzu basu da cancantar a ce sun balle daga Kaduna.

To sai dai an gamu kuma an rabu. Kungiya Fulani makiyyaya ta Mi Yati Allah da ita ma ke cikin yankin na kudancin Kaduna ta ce ba da yawunta ba a cikin wannan lamari.



0/Post a Comment/Comments

Previous Post Next Post

header

Sponsor