ADDU'AR BUƊA BAKI
Hadith ya tabbata cewa Manzon ALLAH (ﷺ) Ya kasance idan zai yi buɗa baki yana cewa:
.
ذَهَبَ الظَّمَأُ وَابْتَلَّتِ الْعُرُوقُ، وَثَبَتَ الأَجْرُ إِنْ شَاءَ اللَّهُ
.
«ZAHABAZZAMAʼU WABTALLATIL URUƘU WA THABATAL AJRU INSHAA ALLAH»
.
Ma'ana: “Ƙishirwa ya tafi, jijiyoyi sun jiƙe, kuma lada ya tabbata in ALLAH ya so.” [Abu Dawud Ya ruwaito]
Hadith ya tabbata cewa Manzon ALLAH (ﷺ) Ya kasance idan zai yi buɗa baki yana cewa:
.
ذَهَبَ الظَّمَأُ وَابْتَلَّتِ الْعُرُوقُ، وَثَبَتَ الأَجْرُ إِنْ شَاءَ اللَّهُ
.
«ZAHABAZZAMAʼU WABTALLATIL URUƘU WA THABATAL AJRU INSHAA ALLAH»
.
Ma'ana: “Ƙishirwa ya tafi, jijiyoyi sun jiƙe, kuma lada ya tabbata in ALLAH ya so.” [Abu Dawud Ya ruwaito]
Me karatu Don Allah kayi sharing zuwa group group, wannan sadaqatul jariya ce, ubangiji Allah yakai ladan kabarin iyayenmu Amen.
DAGA Net Age Blog
https://chat.whatsapp.com/HYg2KvNxf2kI2IuVfqh5RH
ShAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
https://www.facebook.com/netage001/
Telegram channel
Post a Comment