
Hukumomi a ƙasar Saudiyya sun sanar da ganin watan Ramadan a yau Litinin da marece.
Hukumar Masallatai Biyu Masu Daraja na ƙasar Haramain Sharifain ce ta sanar d ahakan a shafinta na Facebook.
Sanarwar na nufin a gobe Talata za a tashi da azumin Ramadana.
Tun da fari dai sai da shafin ya wallafa hoton wasu manyan malamai na ƙasar a yayin da suke duban watan gabanin Magariba.
Hukumar Masallatai Biyu Masu Daraja na ƙasar Haramain Sharifain ce ta sanar d ahakan a shafinta na Facebook.
Sanarwar na nufin a gobe Talata za a tashi da azumin Ramadana.
Tun da fari dai sai da shafin ya wallafa hoton wasu manyan malamai na ƙasar a yayin da suke duban watan gabanin Magariba.
DAGA Net Age Blog
https://chat.whatsapp.com/HYg2KvNxf2kI2IuVfqh5RH
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
https://www.facebook.com/netage001/
Post a Comment